Majalisar dattawan Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta kasa ta karyata labarin da ke yawo cewa ta yanke shiyyoyin da zata bai wa shugabancin majalisar tarayya ta 10.
Rahotanni sun tabbatar da zaɓabɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya zaɓi Sanata Godswill Akpabio da Sanata Barau Jibrin, a matsayin shugaban majalisa ta 10..
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce har yanzun shagalin murna su ke, suna rokon yan Najeriya su kara hakuri kan raba mukaman majalisa.
Sanata Uzor Orji Kalu ya ziyarci zaɓaɓben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a birnin Abuja. Tattaunawar su ba ta rasa dangantaka da kujerar majalisa
Za a ji zababbun ‘Yan Majalisa sun bayyana wanda su ke so ya shugabance su a Majalisa ta 10. Ismail Haruna Dabo ya ce Hon. Muktar Aliyu Betara ne zabinsu a 2023
Manyan APC da kusoshi a majalisa da masu neman takara sun ziyarci gidan Bola Ahmed Tinubu a yunkurin zama Shugaban Majalisar dattawa da na wakilan tarayya.
Da alama an bar APC da Bola Tinubu da ciwon kai, mutanen Arewa maso yamma su na son kujera ta #3. Wasu su na goyon bayan Arewa su samu shugabancin majalisa.
Sanata Sani Musa ya yi fatali da rahotannin cewa ya janye daga takarar neman kujerar shugabancin majalisar dattawa ta 10. Sanatan ya ce har yanzu yana takara.
Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana cikin ‘Yan majalisar APC da ke hangen kujerar Rt. Hon. Femi Gbajabiamila, zai gwabza da Ahmed Wase, da Aminu Sani Jaji da wasunsu
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari