Majalisar dattawan Najeriya
Rikici tsakanin Dino Melaye da Gwamna Nyesom Wike ya dauki sabon salo yayin da tsohon sanatan ya bayyana yadda Patience Jonathan ta taimaki Wike ya zama gwamna.
Bayan kammala babban zaɓen 2023 ranar 15 ga watan Afrilu, tuni rige-rige da fafatukar neman muƙamai ta balle a jam'iyyar APC mai mulki da babbar mai adawa PDP.
Dino Melaye ya fadi abin da ya ba ‘Yan PDP, aka tsaida shi takarar Gwamnan Kogi, Dino bai iya amsa tambayar da aka yi masa kan zargin tasirin kudi a zabensu ba.
Smart Adeyemi da wasu daga cikin wadanda su ka so samun takarar Gwamna a Kogi sun yi fushi, ana zargin ba ayi wani zaben gwani ba, sakamakon bogi aka bada.
Idan ana maganar cancanta, Mas’ud El-Jibril yana ganin Barau Jibrin ya sha gaban duk wani Sanata a majalisar kasar. Wannan shi ne ra'ayin Sanata Danladi Sankara
Rahoton da muka samo ya bayyana sunayen sanatocin da suka yi nasarar tsallakewa a zaben da aka kammala a kasar nan a watan Afrilun da muke cikinsa yanzun nan.
Kila Sanatocin Arewa irinsu Barau Jibrin ba za su kai labari a zaben Majalisa ba. Gwamnoni sun karkata ga irinsu Orji Kalu, Osita Izunaso da Godwill Akpabio
Bayan kammala zaben cike gurbi, an fadi adadin kujerun da aka sanar na majalisar dattawa a Najeriya. A halin da ake ciki, APC ce ke da mafi rinjayen sanatoci.
Wani matashi ne ya dankara ‘Dan majalisa da kasa bayan nasarorinsa a 2007, 2011, 2015 da 2019, hakan ya nuna Allah SWT ne yake bada mulki ga wanda ya so ga kowa
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari