Majalisar dattawan Najeriya
Ana tunanin Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege za su nemi hana Godswill Akpabio zama shugaban majalisa, an kama hanyar kawo sabon shiga ya gaji kujerar Sanata Lawan.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta bayyana dalilin rashin fitar da tsarin shugabancin majalisa ta 10. Abdullahi Adamu ya ce dawowar Tinubu suke jira.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Najeriya Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa zarge-zargen da ake mi shi na kisan kai ba za su hana shi riƙe muƙami ba
Da alamu Idan ‘yan APC ba su hada-kan su ba, sauran ‘yan adawa za su iya kawo masu matsala a zaben bana. PDP, LP da NNPP su na neman karbe shugabancin majalisa
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce dole sai da Bola Ahmed Tinubu za'a cimma matsaya kan majalisa ta 10.
Takarar AbdulAziz Yari ta na cigaba da samun karbuwa a wajen ‘yan siyasa da wadanda ake yi da su. ‘Yan kungiyar Tinubu/Shettima Network na goyon bayan shi.
Wata Kungiya a arewa maso yamacin Najeriya ta kirayi zababben shugaban kasar da ya baiwa tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari shugabancin majalisar dattawa
Sanata Godswill Akpabio da Abdulaziz Yari su na kokarin shawo kan Sanatocin Jam'iyyar PDP, Yari yana ganin daga yankin Arewa ya kamata a samu shugaban majalisa.
APC ta kori Sanata Bulus K. Amos wanda tun Yunin 2019 shi ne mai wakiltar Kudancin Gombe a majalisar dattawa a APC, kuma an fatattaki Hon. Yunusa Ahmad Abubakar
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari