Majalisar dattawan Najeriya
Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta canza tunani a kan shugabancin majalisa. Boren Sanatoci da ‘Yan Majalisan Arewa zai tursasa Shugabannin APC su yi amai su lashe
Yayin da ake tunkarar rantsar da majalisar tarayya ta 10 a watan Yuni, Abdul'aziz Yari ya jagoranci fusatattun Sanatocin APC sun zauna da mambobin NWC-APC.
Bola Tinubu bai ayyana wani ‘Dan Majalisa a takarar Majalisar Tarayya ba. Joel-Onowakpo Thomas ne ya ce har zuwa yanzu ba a tsaida wanda Tinubu zai goyi baya ba
Ike Ekweremadu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, ya gamu da fushin kotu, inda ta tura shi gidan gyaran hali a Uk. Bayan shi akwai ƴan siyasar.
Yusuf Gagdi; Mukhtar Betara; Ahmed Idris Wase; Rt. Hon. Alhassan Doguwa, Hon. Sada Soli; Hon. Mariam Onuoha and Hon. Aminu Sani Jaji sun yi wa APC kaca-kaca.
Gwamnan Ondo ya ce ba su yarda da Bola Tinubu ba a kan yadda aka yi rabon mukaman Majalisa. Rotimi Akeredolu yana ganin shugaba mai jiran gado aka yi wa tarko
Sanatan Anambra, Ifeanyi Ubah ya zargi Bola Tinubu da yi wa ‘yan majalisa katsalandan, ya ce Tinubu bai yi tunani mai zurfi kafin amince da matsayar APC ba.
Wasu zababbun ‘Yan Majalisa za su yi wa Jam’iyya bore, akwai Sanatocin Arewa da suke bin bayan Orji Uzor Kalu da Abdulaziz Yari maimakon Akpabio/Barau Jibrin.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Bola Tinubu sun nuna goyon bayan su ga sanata Godswill Akpabio ya zama shugaban majalisar dattawa, saboda dalilai 2
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari