Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya ta taya Ike Ikweremadu murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Tsohon shugaban majalisar dai yana tsare a UK baya an same shi da laifi.
Tsaffin ƴan majalisar jam'iyyar APC sun nuna goyon bayan su ga takarar Akpabio da Barau Jibrin, ta zama shugabannin majalisar dattawa ta 10. Sun ce sun cancata.
A jiya ne Gwamnonin jihohin da ke Arewa maso tsakiya sun fitar da matsayarsu a kan shugabancin majalisa, sun bukaci APC ta sake duba yadda tayi kason kujeru.
Benjamin Kalu ya bayyana illar da ke tattare da rashin ba yankin Kudu maso Gabas muƙami mai gwaɓi a shugabancin majalisa ta 10. Kalu ya ce kuskure ne babba.
Babban jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Adamu Garba, yace Sanata Orji Kalu ba zai kai labari ba a tseren zama shugaban majalisa ta 10.
Gwamnonin jam'iyyar APC, sun shirya gudanar da taro domin kawo ƙarshen tirka-tirkar da ake yi kan shugabancin majalisa ta 10. Gwamnonin za su yi taron ne a yau.
Sanata Ike Ekweremadu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawar Najeriya ya shiga tasku bayan labari ya bayyana na kama shi kan yunkurin cire kodar wani.
Olujonwo Obasanjo ya na tallata takarar Godswill Akpabio a majalisar dattawa, ya ce Sanatan ya cancata domin ya saye fam a takarar shugaban kasa, amma ya janye.
Godswill Akpabio ya ce Sanatoci kusan 70 ke goyon bayan shi, kuma adadin ‘yan bangarensa za su iya kai 86, ya shaida haka ne da ya gana da Gwamnan jihar Legas.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari