Majalisar dattawan Najeriya
Dr. Mariya Mahmood Bunkure ta samu goyon bayan duka Sanatocin Jihar Kano a Majalisar Dattawa. Wannan likita ce ta canji Maryam Shetty a makon da ya gabata.
Zuwa yanzu an tantance kusan duka Ministocin. Mutum 2 su ka ragewa ‘Yan Majalisa, Sai ranar Litinin ne Festus Keyamo da Mariya Bunkure za su san makomarsu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a yau Juma'a 4 ga watan Agusta ya sauya sunan Dakta Maryam Shetty a matsayin minista daga jihar Kano da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure.
Daya daga cikin wadanda Tinubu ke so a ba minista ya bayyana neman gafara saboda a baya ya kira sanatocin Najeriya wawaye. Ya bayyana a gaban majalisar kasa.
Sanatocin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince a tura sojojin kasar zuwa Nijar don yakar wannan lamari da ya faru na tabbatar da an yaki sojojin kasar ba.
Hankalin Sanatocin da su ka fito daga Arewa bai kwanta da shiga yaki a Nijar ba, su na ganin babu dalilin ayi amfani da karfin tuwo idan akwai damar ayi sulhu
Maryam Shetty, ɗaya daga cikin ministocin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa daga cikin jihar Kano, ta samu labarin sauya sunanta bayan ta je majalisa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Maryam Shettima wacce aka fi sani da Maryam Shetty ta nuna godiya ga shugaban ƙasa bayan ya yanke shawarar cire sunanta daga cikin jerin ministocin da ya naɗa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari