Majalisar dattawan Najeriya
Wani sanata ya nemi kawowa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna cikas a yayin da ake tantace shi domin zama minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Ya
Hannatu Musa Musawa ta fashe da kuka da ta hallara a gaban Sanatoci domin tantance ta. Hawaye ya rika kwararowa 'Yar Musawar lokacin da ta je Majalisar a jiya.
Wasikar Bola Ahmed Tinubu za ta isa teburin shugaban Majalisar dattawa a yau. Ana shirye-shiryen tura sunayen sahu na biyu na mutanen da ake so su zama Minista.
Ministan da shugaba Tinubu ya zaɓo ya sha tambayoyi a gaban majalisa, kan yadda ya fara karatu a jami'a da sakamakon sakandire wanda ya ci darussa 2 kacal.
Majalisar dattawa za ta kammala tantance ministocin da Shugaba Tinubu ya naɗa a yau Talata. Majalisar za ta tantance ragowar ministocin su 14 a yau Talata.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi nasarar tantance mutum 13 daga cikin jerin miniatoci 28 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a zaman ranar Litinin.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo ya bayyana yadda ya rubuta jarrabawar firamare a aji uku kuma ya yi nasara saboda shi na daban ne a cikin sauran dalibai.
An ɗan sami hatsaniya a majalisar dattawa lokacin tantance Farfesa Joseph Turlumum, ɗan asalin jihar Benuwai da ke arewa ta tsakiya, ta faru ne kan shekaru.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari