Majalisar dattawan Najeriya
Ali Ndume wanda shi ne bulaliyar Majalisa ya bulale Godswill Akpabio, watakila Sanatoci su hukunta Shugabansu saboda shaidawa duniya cewa an biya su kudin hutu.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, ya ce ya hango ana jifa da yi wa yan majalisar wakilai da sanatocin Najeriya ihun ba ma yi.
Hukumar SERAP ta maka shugabannin majalisun Tarayya, Godswill Akpabio da Tajudden Abbas a kotu kan kudade har Naira biliyan 110 na motocin alfarma da sauransu.
Majalisar dattawan Najeriya ta gayawa Shugaba Bola Tinubu cewa babu batun fafata yaƙi ɗa jamhuriyar Nijar saboda kifar da gwamnatin farar hula da sojoji suka yi
Tun daga Nasir El-Rufai zuwa Festus Keyamo, rahotonmu ya kawo jeringiyar ‘yan siyasa ko kwararrun a fannoninsu da su ga ta kan su da su ka tsaya gaban Sanatoci.
An tabbatar da cewa kowane sanata daga cikin sanatoci 109 na majalisar dattawa ya samu N2m a matsayin kuɗin hutu wanda ya fara a ranar Litinin har zuwa Satumba.
Sabon rahoto ya bayyana ainihin dalilin da ya hana Majalisar Dattawan Najeriya tabbatar da El-Rufai wato tsohon gwamnan jihar Kaduna matsayin ministan Tinubu.
Majalisar malaman jihar Kaduna ta gargadi majalisar Dattawa da ta yi gaggawar tabbatar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a matsayin minista nan ba da jimawa ba.
Tsohon kakakin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Timi Frank ya yi sabuwar fallasa inda ya bayyana maƙudan kuɗaɗen sanatoci suka samu domin hutun su.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari