Majalisar dattawan Najeriya
Bayan tabbatar da mutane 45 cikin 48 da Shugaba Tinubu ya turo zuwa Majalisar Dattawan Najeriya, an miƙa sunayen waɗanda aka tabbatar zuwa fadar shugaban ƙasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba sosai da ƙwazon da ɗaya daga cikin ministocin da ya zaɓo, ya nuna lokacin da ake tantancewa a zauren majalisar dattawa.
An tabbatar da ministocin Tinubu 45 daga cikin 48 da ya tura Majalisar Dattawan Najeriya. Daga cikin 45 ɗin da aka samu nasarar tabbatarwa, akwai wasu 2 da ke.
Tsoffin gwamnoni, Adams Oshiomhole, Aminu Tambuwal da tsohon shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan suna cikin wadanda aka nada shugabannin kwamitocin majalisa.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Sanata Solomon Adeola ya nuna godiyarsa bisa saƙonnin ta'aziyyar da ya samu kan rasuwar hadiminsa da ƴan bindiga suka halaka sannan ya sha alwashin gamo su.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
Majalisar dattawa ta tabbatar da mutum 45 cikin 48 da shugaban kasa Tinubu ya mika a matsayin ministoci, an tattara cikakken sunaye, jihohi da yankunansu a nan.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari