Majalisar dattawan Najeriya
Femi Gbajabiamila ya sanar da ma’aikatar man fetur cewa an kai maganar binciken NUPRC zuwa ofishin AGF, an hana kwamiti yin binciken kudi a hukumar ta fetur.
Fiye da Naira biliyan 50 za a kashewa ‘Yan majalisar wakilan tarayya domin su gudanar da ayyuka. A irin haka ne ake gina rijiyoyin burtatse, asibiti da sauransu
Duk tulin kuri'un da LP ta samu a Ojo a zaben 'dan majalisa sun tashi a banza. Kotun sauraron karar zaben Legas tayi hukuncin da bai yi wa 'yan adawa dadi ba.
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu zai sake zabo Kwamishinoni da zai nada. Mai girma Gwamnan ya aika sunayen mutane 39, amma an dawo masa da wasu 17 a yau.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio, ya ce akwai buƙatar maza su bar wa mata siyasa su koma gefe guda. Ya bayyana cewa adadin matan da ake da.
Bola Tinubu ya sabawa damukaradiyya muddin ya tsokano yaki da mutanen Jamhuriyyar Nijar. Idan ECOWAS su ka shiga yaki, Kawu Sumaila ya cean saba dokar kasa.
David Umahi da Ibrahim Geidam Sanatoci ne amma su ka hakura da aikin majalisa. Kafin nada shi ministan noma da samar da abinci, Abubakar Kyari ya je majalisa.
An buƙaci shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga shugabancin majalisar saboda tarihin cin hancin da yake da shi.
Majalisa ta yi amfani da bayanan tsaro ne wajen tantance Ministoci. Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce ba majalisar tarayya hana Nasir El-Rufai zama Minista ba
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari