Majalisar dattawan Najeriya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yu ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam din da sojoji suka kai kan masu bikin Maulidi a Kaduna.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Sanatan Kaduna ta kudu, Sunday Marshall Katung, ya ce zai haɗa kai da sauran yan majalisar tarayya na jihar domin kwato hakkin mutanen da aka kashe a Tudun Biri.
An fara gudanar da taron jin ra'ayoyin jama'a kan kasafin kudin 2024 da shugaban kasa Tinubu ya gabatarwa majalisar dokokin tarayya a birnin tarayya Abuja.
Sanata Ali Ndume, daga jihar Borno ya kwatanta gwamnatin tsohon Shugaba Buhari da ta Bola Tinubu mai ci yanzu, ya ce Tinubu ya kaucewa kura-kuren Buhari.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswilƙ Akpabio, ya ce ya kamata Kudu maso Kudancin Najeriya su saka wa shugaban kasa, Bola Tinubu ta hanyar zaben APC.
Dan majalisar tarayya, Alhassan Doguwa, ya karyata ikirarin cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatarwa yan majalisa da fankon kasafin kudin shekara mai zuwa.
Yan Najeriya sun yi martani bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa wanda ake zargi da kisan kai a lokacin zaben 2023.
Babbar kotun Tarayya ta yi fatali da korafin Gwamna Abba Kabir kan zargin ta'addanci da ya ke yi wa Alhassan Ado Doguwa, ta umarce shi ya biya Ado diyyar miliyan 25.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari