Fadar shugaban kasa
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ziyarci aƙalla ƙasashe shida a cikin kwana 100 da ya yi a kan karagar mulkin Najeriya. An tattaro jerin ƙasashen da ya je.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da ministocin tsaro da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Bola Ahmed Tinubu ya kusa shafe kwanaki 100 a matsayin shugaban Najeriya a lokacin da Muhammadu Sanusi II ya na cewa an tafiyar da kasa babu masu ilmin tattali.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya buƙaci masoya da masu fatan alkairi da kar su kashe kudi wajen taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa a jaridu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamus.
Har yanzu Bola Ahmed Tinubu, shugaban ƙasar Najeriya bai naɗa ministoci biyu ba a wasu ma'aikatu masu matuƙar muhimmanci duk da ya rantsar da ministoci 45.
Shugaban Najeriyan ya nuna gwamnatin kasar ta na neman hanyar da za a rage facaka. Bola Tinubu ya fitar da wannan umarni ta bakin hadiminsa jiya, Ajuri Ngelale
Fadar shugaban kasa
Samu kari