Hukumar Sojin Najeriya
Wasu miyagun mahara sun kashe direban mota yayin da suka bude wa ayarin dan takarar majalisar tarayya a inuwar jam'iyyar PDP a jihar Enugu, Oforchukwu Egbo.
Kwanaki kalilan gabanin babban zaben wannan shekarar da muke ciki a Najeriya, gwamnatin Kogi ta tabbatar da kai harin bam Sakatariyar Okehi Litinin da daddare.
Rahotannin da safiyar nan sun nuna cewa tawagar mutun biyar ta 'yan bindiga sun sheƙa barzahu yayin da suka yi yunkurin kai hari Caji Ofis a jihar Anambra.
Rahoton da muke samu da safiyar Laraban nan ya bayyana cewa wasu tsageru sun shiga kauyen Manu a yankin Abaji, Abuja, sun kashe rayuka biyu, sun sace wasu.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sanar da irin nasarorin da ta samu a arewacin Najeriya cikin makonni biyu da suka gabata a atisaye daban-daban da ake gudanarwa.
Wasu rahotanni daga Kuros Ribas sun tabbatar da cewa maharan da suka sace kwamishinar mata, Farfesa Njar sun nemi a tara masu miliyan N150m a matsayin fansa.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari gidan jami'in hulda da jama'a na gamayyar jam'iyyun siyasa kuma dan takarar PDP a 2023, Ikenga Ugochinyere, a Imo.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya musanta jita-jitar dake yawo cewa jirgin NAF ne ya kai hari kan makiyaya, yace ba ruwan Soji, jirgi ne mara matuki.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wani jirgin helikwafta ya yi ruwan wuta kan Mafarauta na musamman dake aiki da jami'an tsaro a yankin Shiroro da ke Neja.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari