Hukumar Sojin Najeriya
An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.
Mamba mai wakiltar mazabar karamar hukumar Rabah a majalisar dokokin jihar Dakkwato, Abdullahi Zakari, yace Sojojin Najeriya sun halaka daruruwan yan bindiga.
Tsananin luguden wutan da mayakan sojin saman Najeriya suka yi ta jirgin yaki a maboyar Boko Haram tayi ajalin Kwamandoji biyu da wasu Mayaka 40 na kungiyar.
Zakakuran dakarun sojin Najeriya sun halaka fitaccen gagararren shugaban 'yan bindiga, Kachalla Gudau. Ya addabin yankunan Katsina, Kaduna, Zamfara da Nijar.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da sanya dokar zaman gida a kauyen Almbata bayan abinda ya faru wanda ya yi ajalin Magajin garin, Mohammed Abdulsafur, ran Asabar.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Oye a jihar Ekiti sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a gano ko su waye sun yi garkuwa da Rabaran na Cocin Katolika.
Wani labari mai daukar hankali ya bayyana yadda wani dan majalisar wakilai ya umarci sojoji su lakadawa 'yan PDP duka tsiya a jihar Ondo. An bayyana ya faru.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka yi bata-kashi da sojojin Najeriya, an hallaka 'yan ta'addan hudu nan take. Rahoto ya bayyana yadda ya faru.
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari