Hukumar Sojin Najeriya
Kwamandan hukumar kiyaye haɗurra reshen jihar Bauchi, Yusuf Abdulahi, ya tabbatar da mutuwat sojojin Najeriya guda hudu a yayin da sume hanyar zuwa birni Abuja.
Wasu mahara da ake kyautata zargin makiyaya ne sun illata dalibai da malamai a wafa amakarantar Sakandire da ke jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis din nan.
Marigayi Janar Sani Abacha, tsohon shugaban kasan zamanin mulkin soja a Najeriya ya kama mataimakinsa Laftanar Janar Oladipo Diya a 1997 kan zargin juyin mulki.
Zagazola makama ya wallafa labarin cewa dakarun sojin Najeriya sun samu nasara tura yan ta'adda akalla 41 zuwa lahira a yankin Dikwa LGA da ke jihar Borno.
Labarin da ke shigowa yanzu haka ya tabbatar da cewa tsohon shugaban dukkan ma'aukatan gwamnatin Najeriya a lokacin mulkin soji, Oladipo Diya, ya kwanta ɗama.
Wasu miyagun yan ta'adda sun halaka Malamin cocin ECKWA a yankin karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, sun yi awon gaba da matarsa kana sun sako sama da 100.
An kama wani dan ta'addan Boko Haram da yace ya tuba, amma ya ci gaba da aikata barna kan sojoji ta hanyar kitsa hari kan ayarin jami'an tsaron da ke Borno.
A labarin da muke samu daga jihar Taraba, an ce wasu sojojin Najeriya sun hallaka wasu jami'an 'yan sanda biyu da ke bakin aiki a cibiyar tattara sakamako zabe.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin ɗan ta'adda a jihar Zamfara. Ummaru Nagona ya bakunci lahira ne a wata arangama da dakarun soji
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari