Hukumar Sojin Najeriya
Hedikwatar hukumar tsaron ta ƙasa ta fito ta yi magana kan batun cewa Shugaba Bola Tinubu, ya shirya amfani da ƙarfin soja kan sojojin juyin mulki na Nijar.
A ranar Laraba ne shugabannin tsaron ƙasashen ƙungiyar ECOWAS suka gudanar da wani taro na musamman dangane da juyin mulkin da aka yi a Nijar. Taron ya gudana.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka manaja a gidan gonan tsohon sanatan Kwara ta kudu, Mista Simeon Suleiman Ajibola.
Dakarun hukumar sojin Najeriya da haɗin guiwar hukumomin tsaro sun kai farmaki sansanin mayaƙan haramtacciyar ƙungiyar IPOB/ESN a jihar Anambra, sun cafke 5.
Makonni kaɗan bayan halaka manoma kusan 15, mayaƙan kungiyar ta'addanci watau Boko Haram sun kuma yanke wasu manoma kusan 10 a kauyuka biyu na jihar Borno.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadarin Daji (OPHD) sun samu nasarar damƙe kaaurgumin ɗan bindiga da hatsabiban yaransa huɗu a jihohin Zamfara da Sakkwato.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wani baragurbin tsohon soja mai safarar makamai ga ƴan ta'addan Boko Haram. An yi caraf da tsohon sojan ne a jihar Bauchi.
Bayan damƙe wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne, jami'an tsaro sun ƙara tsaurara matakan tsaro a gidan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ƙarin haske kan wani soja da ya bar Musulunci ya koma Kiristanci, inda ta ce ba wannan ba ne dalilin da ya sa aka kama shi, ta ce.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari