Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da mutane 16 daga hannun 'yan ta'adda a kauyen Tantatu da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Rahotannin sun bayyana cewa wasu sojoji dauke da muggan makamai sun mamaye yankunan gabar tekun jihohin Bayelsa da Delta a ranar Lahadi, 18 ga watan Maris.
Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan sojoji 16 da aka yi a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a Delta inda ya ce dole a dauki mataki.
Yayin da ake jimamin kisan sojoji akalla 16 a jihar Delta, Gwamna Sherrif Oborevwore ya yi Allah wadai da harin inda ya sha alwashin daukar mummunan mataki.
Yayin aka hallaka sojoji 16 a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, ana zargin wasu sojoji sun kona kauyen kurmus da safiyar yau.
Wasu sojojin Najeriya sun rasa rayukansu a jihar Delta bayan an yi musu wani mummunan kwanton bauna. Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta tabbatar da faruwar lamarin.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bukaci hadin kan hukumar EFCC wurin dakile masu daukar nauyin ta'addanci domin kawo karshen matsalar.
Akalla mutane bakwai da suka hada da jarirai biyu da mata biyar ne dakarun sojoji na rundunar Hadarin Daji suka kubutar a yayin wani samame da suka kai dajin Zamfara
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari