Hukumar Sojin Najeriya
Ana zargin wasu ƴan bindiga sun sace tsohon kwamishinan harkokin kasashen waje na jihar Imo, Dr Fabian Ihekweme, matarsa ta faɗi yadda aka ɗauke shi a gida.
Mukaddashin hafsan rundunar sojin Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya yi alkawarin kakkabe duk wata barazana ta tsaro a kasar nan idan ya zama COAS.
Rahotanni sun nuna sojojin Najeriya sun kai samame wani sansanin ƴan bindiga a jihar Abia da ke Kudu maso Gabas, sun fara musayar wuta ranar Litinin.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.
Ayyukan yan bindiga na kara ta'azzara a yankin karamar hukumar Kauru a Kaduna, sun yi garkuwa da Magajin Garij Ungwan Babangida da wasu mutum 14.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci inda ya bukaci hadin kan sojoji game da yaki da yan ta'adda.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kashe mutum guda yayin da faɗa ya kaure tsakanin wasu jami'anta da ke bakin aiki da wani sojan Najeriya a jihar Ebonyi.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci sojojin Najeriya su yi haɗin guiwa da mazuana yankuna a Kebbi domin kafa wani tsari da dabarar daƙile ayyukan Lakurawa.
Mukaddashin hafsan sojoji a Najeriya, Laftanar-janar Olufemi Oluyede ya sha alwashin kawo karshen yan ta'adda gaba daya inda ya yiwa yan kasa alkawari.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari