Hukumar Sojin Najeriya
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Bayan shafe kwanaki biyu ana bukukuwan jana'iza, an birne gawar marigayi hafsan sojojin ƙasa ta Najeriya, Taoreed Lagbaja a gaban manyan ƙasa a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce naɗin COAS Laftanar Janar Taoreed Lagbaja na ɗaya daga cikin naɗe-naɗe mafi kyau da ya yi bayan hawansa mulki.
Mayakan kungiyar yan ta'addan lakurawa sun hadu da fushin hukumomin tsaron Najeriya yayin da ake korar fatattakarsu daga cikin kasar nan kafin su jawo matsala.
Rundunar sojin Najeriya ta fara aiki mai muhimmanci don dakile barazanar da sabuwar ƙungiyar ta’addanci, Lukarawa, ke haifarwa, tana ƙoƙarin tabbatar da tsaro.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe wani mutumi mai suna Ɗanladi a shagon abokinsa ana dab da ɗaura masa aure a Edo.
Bulama Bukarti, lauya mai fafutuka rkare hakkin dan adam ya ce yan ta'addan Lakurawa sun karbe matsayin wasu sarakunan gargajiya a yankunan jihar Kebbi.
Gwamnan jihar Kebbi, Dokta Nasir Idris ya mika sakon ta'aziyya ga al'ummar garin Mera da Sarkin Argungu biyo bayan harin da ƴan Lukurawa suka kai.
Bayan mutuwar hafsan sojoji, Taoreed Lagbaja, yan gargajiya a kauyen Ilobu da ke karamar hukumar Irepodun sun fara nemo hanyar bincike kan mutuwarsa.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari