Hukumar Sojin Najeriya
Tinubu ya ƙaddamar da ginin sansanin sojoji a Abuja, ya yi alkawarin tallafi da inganta jin daɗin sojojin Najeriya yayin da ƙarancin gidaje ya zama kalubale.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƴan bindiga, Bello Turji ya saki dukkan waɗanda ya kama yayin da sojoji ke matsa masa lamba a jihar Zamfara.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Rahotanni sun tabbaar da cewa jagoran 'yan bindiga, Bello Turji ya koma sabon mafaka a gabashin Dutsin Birnin Yaro domin tserewa tsauraran farmakin sojoji a Fakai.
Wasu rahotanni sun ce rundunar sojoji ta ruguza wani ginin makaranta a kauyen Fakai a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya da Bello Turji ke adana kayan abinci.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Hedkwatar sojojin Najeriya watau DHQ ta bayyan cewa wasu mayaka daga ƙasashen ketare sun shigo Najeriya, suna da hannu a hare haren da aka kai kwanan nan.
Gwamnatin Oyo karƙashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta lashi takobin tabbatar da tsaron al'umma ko ta wane hali, ta ɗauki matakin hana miyagu sakat.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari