NLC
Kungiyar likitoci mazauna kasa sun bayyana gwarin gwiwarsu kan mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo cewa shi ne zai iya magance matsalar da suke fuskanta.
Kamfanin rarrabe wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ta dawo da wutar lantarkin jihar Kaduna, sa'o'i kadan bayan kungiyar kwadago ta kasa ta janye yajin aikin NLC.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce wadanda suka katse kasuwanci a jihar da sunan yajin aiki zasu dandana kudarsu, jaridar The Cable ta ruwaito.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya sha alwashin sallamar dukkan ma'aikatan jinya da malaman jami'a da suka shiga zanga-zangar kungiyar kwadago a jihar.
Kafin fara yajin aikin kwanaki biyar na jan kunne da kungiyar kwadago ta Najeriya ta shirya farawa a ranar Litinin a jihar Kaduna, Gwamna Nasir El-Rufai yace.
Gwamnatin Buhari ta amince da tsawaita shekarun likitoci da ma'aikata kiwon lafiya zuwa 65. Hakazalika na kwararrun likitoci shi kuwa har zuwa 70 kafin ritaya.
Ministan ƙwadugo da samar da aikin yi na ƙasa, Dr. Chris Ngige, ya bayyana cewa duk gwamnonin da suka kasa biyan mafi ƙarancin albashi to sun saɓa wa doka.
Gwamnatin jihar Niger ta kammala shiri don zabtare albashin ma’aikata a jihar da kaso 50% domin ta lallabawa yayinda Najeriya ke fama da matsin tattalin arziki.
Gwamnoni za su tattara keyar Almajirai da su ka tara a jihohinsu. Za a koma dauke Almajirai a maida su garuruwansu na asali ne inji wani jami'in kungiyar NGF.
NLC
Samu kari