Hukumar NDLEA
Dazu aka ji NDLEA ta yi nasarar kamo wasu gungun mutanen da ke da hannu a fataucin kwayoyi. A wadanda ake zargi su na fataucin kwayoyi har da ma'aikatan coci
Alkalin da ya yanke hukunci kan ba da belin Abba Kyari ya yi karin haske dangane da hukuncin. Ya ce belin ya dogara ne da hukuncin da aka yanke kan tuhumar da.
Wata babbar kotun Abuja ta ba DCP Abba Kyari beli kan naira miliyan 50 a tuhumar da ake yi masa da yan uwansa biyu na kin bayyawa hukumar NDLEA kadarorinsu.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Hukumar Yaki da Shan Miyagin Kwayoyi, NDLEA reshen jihar Kano ta ce ta kwamushe mutane da dama a cikin shekara daya bisa zargin ta'ammali da kwayoyi a jihar.
Yanzu muke samun labarin yadda jami'an hukumar NDLEA suka yi ram da wasu tsagerun masu safarar miyagun kwayoyi a wani yankin jihar Legas da ke Kudu a Najeriya.
Shugaban Hukumar Hana sha da Fataucin Kwayoyi (NDLEA), Mohammed Buba Marwa ya koka kan yadda ‘yan Najeriya ke ta’ammali da kwayoyi masu shekaru 15 zuwa 64.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta soki ƙarar da jam'iyyar PDP ta shigar, ta ce Amurka ba ta taba gurfanar da Bola Tinubu ba .
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA) a jihar Edo sun yi caraf da wata mata mai juna biyu da wani gurgu masu safarar miyagun ƙwayoyi.
Hukumar NDLEA
Samu kari