Hukumar NDLEA
Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Kasa (NDLEA), ta fitar da jerin sunayen mutanen da suka yi nasara a cikin waɗanda za ta ɗauka aiki a shekarar.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu bata-garin da ake zargin masu siyar da miyagun kwayoyi ne a jihar Kano. Ya zuwa yanzu, an gurfanar dasu.
An kama wani matashi da ake zargin ya shake wuyan mahaifiyarsa har lahira a karamar hukumar Ijebu-Ode da ke jihar Ogun, an tabbatar cewa matashin na shan kwaya.
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Dazu aka ji NDLEA ta yi nasarar kamo wasu gungun mutanen da ke da hannu a fataucin kwayoyi. A wadanda ake zargi su na fataucin kwayoyi har da ma'aikatan coci
Alkalin da ya yanke hukunci kan ba da belin Abba Kyari ya yi karin haske dangane da hukuncin. Ya ce belin ya dogara ne da hukuncin da aka yanke kan tuhumar da.
Wata babbar kotun Abuja ta ba DCP Abba Kyari beli kan naira miliyan 50 a tuhumar da ake yi masa da yan uwansa biyu na kin bayyawa hukumar NDLEA kadarorinsu.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Hukumar Yaki da Shan Miyagin Kwayoyi, NDLEA reshen jihar Kano ta ce ta kwamushe mutane da dama a cikin shekara daya bisa zargin ta'ammali da kwayoyi a jihar.
Hukumar NDLEA
Samu kari