Gasar kwallo
Shugaba Tinubu ya karfafi guiwar Super Eagles a yayin da take shirin buga wasan daf da na kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) da Angola.
Ahmed Musa ya na cikin kwararrun ‘yan wasan Super Eagles wadanda aka dade ana yi da su. Musa ya fadawa 'yan kwallon Najeriya yadda za ayi nasara a kan Angola.
Kamfanin 'Opta supercomputer' ya yi hasashen cewa Super Eagles ta Najeriya ce ke da rinjaye a zarafin lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON 2023) da ke gudana.
Gasar AFCON ta fara da abubuwan ban mamaki yayin da wasu manyan kasashe kamar Ghana da Aljeriya suka fice daga gasar, ga jerin kasashe 8 da basu taba cin kofin ba.
yayin da aka kammala zagayen farko na gasar kofin Nahiyar Afirka, kasashe 10 sun samu damar tsallakawa zuwa zagaye na 16, yayin da aka kori kasashe 5.
Rabiu Kwankwaso, jagoran jam'iyyar NNPP, ya taya kungiyar kwallon kafa ta Najeriya (Super Eagles) murnar lallasa kasar Guinea-Bissau domin zuwa zagaye na gaba.
Da safiyar yau Talata ce 16 ga watan Janairu kungiyar kwallon kafa ta Roma ta raba gari da kocinta, Jose Mourinho saboda wasu dalilai masu yawa da ya shafi kungiyar.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta roki alfarmar sassauci kan tarar naira miiiyan 12 da kwamitin ladabtarwa na hukumar NFFL ya ci tararsu.
Cristiano Ronaldo ya zura kwallaye 50 a raga, tare da yi wa masoyansa albishir da cewar yana fatan zura wasu kawallayen kafin karewar shekarar 2023.
Gasar kwallo
Samu kari