Gasar kwallo
Da safiyar yau Talata ce 16 ga watan Janairu kungiyar kwallon kafa ta Roma ta raba gari da kocinta, Jose Mourinho saboda wasu dalilai masu yawa da ya shafi kungiyar.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta roki alfarmar sassauci kan tarar naira miiiyan 12 da kwamitin ladabtarwa na hukumar NFFL ya ci tararsu.
Cristiano Ronaldo ya zura kwallaye 50 a raga, tare da yi wa masoyansa albishir da cewar yana fatan zura wasu kawallayen kafin karewar shekarar 2023.
Dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Victor Osimhen ya lashe kyautar gwarzon Afirka ta shekarar 2023 inda ya kara da Salah da kuma Hakimi a kasar Morocco.
'Yan wasan Nahiyar Afirka da dama sun buga tambola a gasar Firimiya da ke Ingila, a wannan karo mun tsamo muku wadanda su ka fi shahara a gasar ta Firimiya.
Daga filayen da aka buga gasar Champions League, Kofin Duniya da manyan wasanni a kasa, Legit ta yi nazarin filayen da za a buga gasar EURO 2024 a Jamus.
Kasar Saudiyya ta tura kudirin neman bakwancin gasar cin kofin duniya a shekarar 2034 bayan kasar Qatar ta dauki bakwancin gasar a shekarar 2022 wanda ya yi armashi.
Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta Manchester, Andre Onana ya bayyana yadda ya ke fuskantar kalubale wurin maye gurbin tsohon mai tsaron gida, David De Gea.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na kulob ɗin AlNassr FC, Christiano Ronaldo ya bayyana cewa babu wata adawa da ke tsakaninsa da ɗan kwallon Lionel Messi kamar.
Gasar kwallo
Samu kari