Gasar kwallo
Wani matashin dan watan kwallon kafa a kasar Zambiya ya samu kyauta ta musamman bayan ya zama zakaran wani wasa da suka buga. An bashi kyautar kiretan kwai 5.
A wani labarin da muke samu, an bayyana sunan mutumin da Ronaldo ya siyarwa kofin kwallonsa mai daraja na Ballon d'Or da ya siyar a shekaran 2017 da ta gabata.
Dan Kwallon duniya da ya shara a wajejen shekarun 60s da 70s da 80s ya bar gibi a harkar kwallon kafar duniya domin har yanzu ba'a ga wanda ya kai ya kamoshi ba
Na farko a jerin ‘yan wasan da suka zarce kowa a samun albashi a 2023 shi ne ‘dan wasan kwallon kafan nan Cristiano Ronaldo wanda kungiyar Al Nassr ta dauke shi
Masoyin Lionel Messi kuma mai karfin fada a aji a soshiyal midiya, Mike Jambs wanda ya yi tattoo Lionel Messi a goshinsa bayan cin kofin duniya yace yayi nadama
Yar uwar marigayi Pele, Maria Lucia do Nascimento, ta ce mahaifiyarsu wacce ta haura shekaru 100 bata ma san shahararren dan kwallon ya riga mu gidan gaskiya ba
Babban bankin kasar Argentina na duba yiwuwar saka fuskar Lionel Messi a takardar kudi ta Peso 1,000 biyo bayan nasarar da tawagar kasar ta yi a Qatar a 2022
A shafinsa na Twitter, aka ji Ronaldo wanda ya ci zamaninsa yana ganin Lionel Messi ya yi kwallon da ya fi karfin wani ya yi adawa da shi a gasar kofin Duniyan
Kungiyar kwallon duniya FIFA kamar yadda ta saba ta zabo zakarun gasar kwallon duniya hudu wadanda suka taka rawar gani a gasar kwallon na bana a Qatar 2022.
Gasar kwallo
Samu kari