Hukumar Jin dadin yan sanda
Mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, IGP Olukayode Egbetokun, na ganawa yanzu ɗa haƙa da kwamandojin Police Mobile Force 79 a hedkwatar yan sanda dake Abuja.
Bayan nada Kayode Egbetokun da Tinubu ya yi a matsayin Sufeto janar na yan sanda, Legit.ng ta duba jerin sunayen shugabannin yan sanda tun bayan samun yanci.
Sabon mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, (IGP) Kayode Egbetokun, ya krbi ragamar hukumar yan sandan Najeriya daga hannun Usman Alkali Baba a hukumance.
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da naɗin Egbetokun Olukayode, a matsayin sabon sufeto janar na 'yan sandan Najeriya. Sanarwar dai na zuwa ne.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kara wa'adin mambobin kwamitin amintattu na Asusun Kula da Harkokin 'Yan Sanda (NPTF) na tsawon shekaru 3 masu zuwa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari kan wasu garuruwa uku a jihar Benue, sun kashe yan farin hula 15 da dakarun sojoji guda biyu a ranar Talata.
Shugaban rundunar yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali Baba, ya ziyarci sabon shugaban PSC, Salomin Arase, sun gana kan muhimman batutuwa na kawo ci gaba.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari