Hukumar Jin dadin yan sanda
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da naɗin Egbetokun Olukayode, a matsayin sabon sufeto janar na 'yan sandan Najeriya. Sanarwar dai na zuwa ne.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kara wa'adin mambobin kwamitin amintattu na Asusun Kula da Harkokin 'Yan Sanda (NPTF) na tsawon shekaru 3 masu zuwa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari kan wasu garuruwa uku a jihar Benue, sun kashe yan farin hula 15 da dakarun sojoji guda biyu a ranar Talata.
Shugaban rundunar yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali Baba, ya ziyarci sabon shugaban PSC, Salomin Arase, sun gana kan muhimman batutuwa na kawo ci gaba.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya rantsar da sabon shugaban hukumar ƴan sandan Najeriya ta ƙasa (PSC), Solomon Arase. Solomon tsohon sufeta janar IGP ne..
Mutanen garin Zuba suna zaman makokin rashin jami'in dan sanda mataimakin sufritanda, ASP, Salisu Garba Zuba wanda aka gano gawarsa a dakinsa a ranar Juma'a.
Ana zargin manyan PDP a Imo, Emeka Ihedioha, Ugochinyere Ikenga da Gerald Irona da kashe-kashe. PDP ta bukaci IC na ‘Yan Sanda ya tsige Kwamishinan 'Yan sanda.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari