Hukumar Jin dadin yan sanda
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas tace ta fara neman wani Tajudeen Olanrewaju Bakare, ruwa a jallo saboda wani bidiyo da ya wallafa yana rike da bindigu a Legas
Malam Ahmed Magaji Kontogora, Kwamishinan yan sandan jihar Kebbi ya shirya musabakar Al-Kur'ani don taimaka musu su kara kusantar Allah a rayuwa da aikinsu
Za a ji Zainab-Duke Abiola ta fadawa kotu cewa mutanen da ta ke kara sun yi mata sharrin cin zarafin Teju Moses a lokacin shi ne dogarin ‘yan sanda dake gadinta
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya nada tsohon sufetan yan sanda, Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar kula da ayyukan yan sanda ta ƙasa PSC.
Nureni Jimoh SAN yana so ayi watsi da karar da aka shigar a kan Abba Kyari. DCP Kyari ya yi da’awar NDLEA ba ta da hurumin kai shi kotu bisa zargin kwayoyi
An shiga halin fargaba a Jihar Edo a safiyar ranar Litinin bayan wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon dan majalisar jihar.
Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda, PSC, ta amince da dakatar da ‘Dan sandan da ake zargi da bindige lauya Bolanle Raheem a ranar Kirsimeti a jiharr Legas.
Wani jami'in dan sanda ya jawo rikici bayan da ya kashe wata mata da aka ce lauya ce, kuma tana da juna biyu da aka kashe a jihar Legas. IGP ya nemi a dakatar.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari