Hukumar Jin dadin yan sanda
Yan sanda sun kama Ado Doguwa kan zargin rawar ganin da ya taka wajen kisan mutane da dama da kona sakatariyar jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP).
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta janye nadin da ta yiwa Naja’atu Muhammad a matsayin daya daga cikin kwamishinonin da za su kula da ayyukan yan sanda.
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas tace ta fara neman wani Tajudeen Olanrewaju Bakare, ruwa a jallo saboda wani bidiyo da ya wallafa yana rike da bindigu a Legas
Malam Ahmed Magaji Kontogora, Kwamishinan yan sandan jihar Kebbi ya shirya musabakar Al-Kur'ani don taimaka musu su kara kusantar Allah a rayuwa da aikinsu
Za a ji Zainab-Duke Abiola ta fadawa kotu cewa mutanen da ta ke kara sun yi mata sharrin cin zarafin Teju Moses a lokacin shi ne dogarin ‘yan sanda dake gadinta
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya nada tsohon sufetan yan sanda, Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar kula da ayyukan yan sanda ta ƙasa PSC.
Nureni Jimoh SAN yana so ayi watsi da karar da aka shigar a kan Abba Kyari. DCP Kyari ya yi da’awar NDLEA ba ta da hurumin kai shi kotu bisa zargin kwayoyi
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari