Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahotanni sun bayyana cewa masu zanga-zanga sun ɓarnata fadar sarki da sakateriyar ƙaramar hukumar Gwer ta Yamma a jihar Benue kan kisa jami'an tsaro 3.
Wani yaro mai shekaru 14 ya koma ga Mahaliccinsa sanadiyyar fashewar tukunyar Gas a Goron Dutse da ke Kano, lamarin ya jawo hankalin jami'an yan sandan jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kai farmaki wata maboyar 'yan bindiga a jihar Akwa Ibom inda ta rusa maboyar tare da kwato miliyoyin Naira da makamai.
Wasu mutanen kananan hukumomi uku na jihar Katsina sun shiga yarjejeniyar yin sulhu da 'yan bindigan da suka addabe su. Sun fara ganin sabon sauyi.
Jami’an tsaro da suka hada da 'yan sanda, DSS da 'yan banga, sun kubutar da fastoci biyu da aka sace a Adamawa. An kama daya daga cikin wadanda suka kitsa harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe shugaban kungiyar Miyetti Allah, bayan sun farmake shi a gaban gidansa.
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki gidan Alhaji Yusha’u Ma’aruf da ke kauyen Zakirai, karamar hukumar Gabasawa a Kano a yau Asabar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargin 'yan bindiga ne. 'Yan sandan sun kwato kayayyaki masu yawa a hannunsu.
Rahotanni sun ce wani direba mai suna David Auta ya fito daga Cibiyar Kiristoci ta Kasa ya bi hannu daya inda ya buge wani sufetan dan sanda da ke bakin aiki.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari