Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wsta coci danke jihar Ogun. 'Yan bindigan a yayin harin sun kashe babban limamin cocin har lahira.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsare wani da ake zargin dan damfara ne bayan ya bindige jami'in hukumar EFCC a jihar Anambra yayin wani samame.
Jami'an tsaro da suka hada da 'yan sanda, sojoji, DSS da sauransu sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun kwato shanun da aka sace.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Osun. Jami'an tsaron sun cafke mambobin kungiyar ta ta'addanci.
Wata dalibar kwalejin fasaha ta Kano ta dauki saurayinta, inda su ka kai hari kan wani malami a makarantar saboda rashin jin dadin kwas din da aka bata ta karanta.
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu da suke hada makamai a Benue, an kama bindigogi da wasu mutane. An kama wasu 'yan kungiyar asiri da wanda ya yi kisa a Kebbi.
Majalisar tarayya ta hargitse yayin da sufeton 'yan sanda ke gabatar da kasafin kudin 2025. An yi muhawara mai zafi tsakanin Sanatoci da yan majalisar wakilai.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi Allah wadai da harin da 'yan bindiga suka kai kan ma'aikatan lafiya a babban asibitin Kankara.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari