Hukumar yan sandan NAjeriya
A ranar Litinin, 18 ga watan Yuli ne wata kotun Amurka da ke gundumar California ta kasar Amurka za ta yanke hukuncin ga wani da ya amsa laifinsa na hannu.
Makonni kalilan bayan kashe mataimakin kwamishina da ke kula da yankin Dutsinma, 'yan bindiga sun kai hari tare da yin gaba da matan aure da kananan yara .
An rahoto cewa al’ummar garuruwan da yan bindiga suka aikewa takarda a kwanan nan a karamar hukumar Wase ta jihar Plateau sun tattara sun fice daga muhallinsu.
Mahara sun yi garkuwa da Limaman darikar Katolika guda biyu, Rev. Fr. John Mark Cheitnum da Rev. Fr. Donatus Cleopas, a karamar hukumar Lere ta jihar Kaduna.
Cocin Darikar Katolika ta Kafanchan, Jihar Kaduna, ta sanar da sace Rabaran Fada John Cheitnum da Rabaran Fada Donatus Cleopas. Chietnum shine shugaban kungiyar
Idan har gwamnatin Jihar Zamfara bata dauki matakin hana wa ba, an kammala shiri don nada hatsabibin dan bindiga, Ada Aleru, a matsayin Sarkin Fulani a masaraut
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta ce ta yi nasarar cika hannu da wani fursuna da ya tsero daga gidan Yarin Kuje yayin harin 'yan ta'adda a Abuja .
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a ranar Alhamis a Maiduguri, ya bayyana cewa gwamnati ta ware gidaje 259 tare da sakin N110m ga rundunar ‘yan sandan.
Yan sandan Jihar Ogun sun kama wani fursuna dan shekara 28 da ya tsere daga gidan yarin Kuje mai suna Yakubu AbdulMumuni. An kama wanda ake zargin ne a Santa-Ot
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari