Hukumar yan sandan NAjeriya
Bayan nada Kayode Egbetokun da Tinubu ya yi a matsayin Sufeto janar na yan sanda, Legit.ng ta duba jerin sunayen shugabannin yan sanda tun bayan samun yanci.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar sake kama wani dan fashi da ya addabi mutane da dama mai suna Kingsley kwanaki 3 da fitowa a gidan gyaran hali.
Sabon mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, (IGP) Kayode Egbetokun, ya krbi ragamar hukumar yan sandan Najeriya daga hannun Usman Alkali Baba a hukumance.
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Hakeem Odumosu, tsohon kwamishinan 'yan sandan jihar Legas, ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa kan cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shi shugaban EFCC.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Tsohon sufetan rundunar ƴan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa bai damu ba ko kaɗan dangane da rasa muƙaminsa da ya yi na shugabancin rundunar.
Jama'a na cikin mawuyacin hali a garuruwan da ke yankin Dala ta jihar Kano sakamakon hare-haren yan daba. Yan daba sun addabe su da yawan sace-sace da barna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari