Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta yi nasarar kwamushe wani mai gadi a jihar bayan ya hada baki da wani matashi suka yi fashi a gidan da yake aiki a Ikoyi.
'Yan bindiga a dajin Kagarko da ke jihar Kaduna sun harbe kafar wani da ya yi kokarin guduwa daga komarsu mai suna Ifeanyi a karamar hukumar Kagara ta jihar.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka matashin yaro a jihar Bauchi yayin da suka kai hari wata kasuwa a cikin birnin Jama'are da ke jihar.
Mutane sun shiga damuwa da tashin hankali bayan da aka wayi garin ranar Asabar da labarin tsintar wani jariri a kusa kango da ba a kammala ba a birnin Kaduna.
Ɗan sandan da ya yi bajinta ya yi abun a yaba a jihar Katsina ya samu kyautar kujerar zuwa aikin. Nura Mande ya dawo da wasu kuɗi ne har $800 da ya tsinta.
Dubun wasu matasa da suka kware a satar awaki a cikin Gombe ta cika bayan da jami'an 'yan sanda da ke aiki bisa wasu bayanai na sirri suka yi nasarar dafesu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Awka, babbaj birnin jihar Anambra ta jingine hukuncin da ta yanke tun farko na tsige shugaban hukumar yan sanda daga muƙaminsa.
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Kehinde Adesogba Adekusibe, ya tsinci kansa a komar hukumar 'yan sandan jihar Osun, biyo bayan wani rubutu da ya wallafa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari