Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan sanda a jihar Bauchi sun yi caraf da hadimin Sanata Ali Ndume da wasu magoya bayansa mutum biyu. Sun cafke su ne bayan sun yi yunkurin yin gangami.
Matasa a Najeriya na ci gaba da shirye-shiryen fitowa domin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan. Zanga-zangar za a yi ta ne saboda tsadar rayuwa da talauci.
Yan daba a jihar Legas sun fara gargadin mazauna jihar da su rufawa kansu asiri kar su fita zanga-zanga, tare da barazanar za su yi maganin duk wanda ya fito.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo yayin da suke tsaka da gudanar da aikinsu. Sun hallaka jami'ai tare da farar hula a harin.
Rundunar yan sanda a jihar Anambara ta cafke wani mutum mai tsafi da kasusuwan dan Adam. Bokan mai suna Ezekiel ya ce daga jihar Ebonyi aka kawo masa kasusuwan.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce sufeta janar, Kayode Egbetokun bai bayar da wani umarni na sanya dokar ta baci ba a kan zanga-zangar da ake shirin yi.
Kungiyar da ke rajin kawar da talauci da kare hakkin dan Adam a Najeriya da wasu kasashe 45 ta Action Aid ta tunatar da hukumomin muhimmancin tsaro.
Yan fashin daji sun kai hari tare da garkuwa da sarkin Gobir Isa Bawa da ɗansa a hanyarsu ta komawa gida a ƙaramar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sakkwato.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa, IGP Kayode Egbetokun, ya umarci manyan ƴan sanda su tabbatar da tsaro a lokacin zanga-zangara da za a yi a Agusta.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari