Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu mayakan Boko Haram ne sun kai hari ofishin ‘yan sanda na Jakana da ke Konduga a jihar Borno inda suka kashe jami'ai, sace makamai da kona motoci.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ce an yi zaman taro na musamman a kan shirin gudanar da zanga zanga, inda aka gana da dukkanin shugabannin tsaro a jihar.
Duk da matasan kasar nan sun bayyana cewa za su gudanar da zanga-zangar lumana a cikin kwanaki 10, yan kasuwa sun dauki matakin ba wa shagunansu da ke Kano tsaro.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai farmaki a wani ofishin 'yan sanda da ke jihar. Sun hallaka mutum tare da kona motoci da babura.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa ta shirya tabbatar da taron rayuka da dukiyoyi yayin da jama'a ke shirin gudanar da zanga zanga.
Babban Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Kayode Egbetokun ya ba matasa masu shirin zanga-zanga damar gudanar da ita cikin lumana amma tare da gindaya wasu sharuɗa.
Babban sufetan ƴan sanda na kasa, IGP Kayode Egbetokun ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa an ɗauko ɓata gari daga ketare su shiga zanga zanga.
Rundunar 'yan sandan jihar Oyo ta gurfanar da wani matashi mai shekaru 19 kan zarginsa da ɓalle Masallaci tare da sace wayar zamani ta N100,000 ta wata mata.
Rundunar 'yan sanda ta tura jami'anta akalla 4,200 birnin Tarayya Abuja domin dakile miyagu da za su shiga zanga-zanga da matasa ke shirin yi a Najeriya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari