Hukumar shiga da ficen Najeriya
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da naɗin Wura-Ola Adepoju a matsayin kwanturola janar ta hukumar shige da fice ta ƙasa NIS.
Gwamnatin tarayya ta umarci shugaban hukumar kula da shigw sa five ta ƙasa (NIS), Isah Jere, da ya gaggauta yin ritaya. Hakan na ƙunshe ne cikin wata takarda.
Hukumar kula da shige da fice ta kasa ta fara daukar ma'aikata a ranar Litinin, 16 ga watan Janairu. A nan mun kawo wasu abubuwa da ya kamata mutane su sani.
wani jami'in hukumar shige da fice ta tarayyar nigeria badru ya koka kan yadda hukumar shige da fice ta nigeria ta ci zarafin sa da kuma rashin karin girma
Hukumar shige da fice ta kasa NIS ta ce nan ba da jimawa ba idan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince, zata ɗauki sabbin jami'ai 5,000 don inganta aiki.
Yan bindiga a ranar Talata sun kashe jami'in hukumar shige da fice, NIS, guda daya sun kuma raunata wasu mutane biyu a karamar hukumar Maigatari a Jihar Jigawa.
Abuja - Ciyaman din hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), Bukhari Bello, ya yi kira da a nada sabon shugaban FRSC daga cikin jami’an hukumar maimakon dauko.
‘Yan kasar Chinan da aka kama ma’aikatan kamfanin Sinohydro ne; wani kamfanin samar da wutar lantarkin kasar Sin da ke kula da aikin samar da wutar lantarki na
Idris Isah Jere, Mataimakin Kwanturola Janar, ya zama mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya bayan Muhammad Babandede ya yi ritaya.
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari