Hukumar shiga da ficen Najeriya
Rahotanni sun kawo cewa shugaban hukumar kula da shige da fice ta Najeriya, Muhammad Babandede ya warke daga cutar coronavirus, bayan anyi masa gwaji sau biyu.
Shugaban hukumar kula da shige da fice ta kasa, Muhammad Babandede ya bayyana cewa kamuwa da yayi da cutar Coronavirus ta sa ya zamto mutum mai tawali’u, tare d
Kwamitin gudanarwa dake kula da hukumar tsaro ta farin kaya, Civil Defence, hukumar kashe gobara, Fire Service da hukumar kula da shige da fice, Immigration, wa
Hukumar kula da shige da fice, watau Immigration, ta kaddamar da wani katafaren sabon sansaninta da ta gina a garin Daura, mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari dake jahar Katsina.
Hukumar kula da shige da fice ta kasa, NIS, ta sanar da kama wata mata da ta shahara wajen safarar yan mata zuwa kasashen waje domin sana’ar karuwanci, a kan iyakar Najeriya da kasar Bini.
Ministan sadarwan Najeriya watau Isa Ali Pantami ya dauki matakin gyara ma’aikatarsa domin cin ma #NextLevel. Isa Ali Pantami ya cika alkawarin da ya dauka na yankawa Hukumomin da ke kasansa aiki.
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari