Jihar Niger
Wasu yan bindiga da ba'a sansu ba sun yi musayar wuta tsakanin su da jami'an soji a ƙoƙarin su na kai hari ƙauyen Nasko dake Ƙaramar hukumar Magama jihar Neja
Wasu 'yan bindiga a jihar Neja sun yi musayar wuta tsakaninsu, inda suka hallaka mutum 12 daga cikinsu wasu da dama suka ji raunuka. An ruwaito yadda lamarin ya
Daya daga cikin shugabannin miyagun 'yan bindigan da suka dade suna addabar jihar Neja, mai s Jack Bros Yellow, ya shiga hannun dakarun rundunar sojin Najeriya.
Tsohon shugaban hukumar inshoran lafiya ta ƙasa NHIS, Usman Yusuf, yace yan bindiga sun gaji da wannan aikin, suna buƙatar aje makamansu, su tattauna da malamai
Janar Abdulsalam Abubakar ya bayyana cewa, shi bai da alaka da wasu 'yan ta'adda ta kowace fuska. Ya ce bai da alaka da batun jirgin da ke saukewa 'yan bindiga
Hatsarin jirgin ruwa ya yi sanadiyyar rasa rayukan wasu mutane 15 tare da samun wasu da suka jikkata sakamakon nutsewa a wani yankin jihar Neja a Najeriya.
Gwamnatin jihar Niger ta haramta hawan dawakai na gargajiya da kuma yayin bukukuwa da shagulgula a jihar, Daily Trust ta ruwaito. Sakataren gwamnatin jihar, SSG
Gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello ya sallami kwamishinan ayyuka da gine-gine da cigaba na jiharsa, Injiniya Ibrahim Muhammad Panti daga aiki, jari
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 100 a wani sabon hari da suka kai garin Shadaɗi dake ƙaramar hukumar Mariga, jihar Neja. Ma zauna garin sun tsere.
Jihar Niger
Samu kari