Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da sakin yara hudu da aka sace a Millennium City, sakamakon nasarar kwamitin yarjejeniyar zaman lafiya da aka kafa.
Rundunar ƴan sanda a Kano ta kama kwararren mai shekaru 23 da ya yi garkuwa da yarinya mai shekaru hudu da haihuwa. Matashin ya bukaci kudin fansa N3m
'Ƴan bindigan da suka sace wasu yara a Kaduna sun kira waya domin a ba su kudin fansa. Tsagerun sun bukaci a ba su miliyoyin kudi kafin su saki yaran.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe wani dattijo mai shekaru 85 bayan karɓar kudin fansa. Dattijon na da matsayin sarauta a Bokkos a jihar Filato.
Rahotanni daga jihar Delta sun nuka cewa masu garkuwa da mutane sun sace wani likiti a cikin asibitin kudi a yankin ƙaramar hukumar Ndokwa ta Yamma.
Wani magidanci ya koka yayin da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka yi garkuwa da 'ya'yansa hudu ciki har da yaro dan shekara biyu a Kaduna.
Yan sanda sun kama matasa biyu da suka zaune a gari bisa taimakon yan bindiga masu garkuwa da mutane a daji a karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauchi.
Rundunar yan sanda ta yi musayar wuta da yan bindiga masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia inda ta ceto mutane 14, daya ya rasu saboda harbi
A baya mun ruwaito cewa myakan kungiyar ta'addanci ta Lakurawa ta tafka tsiya a Gueza dake Dosso a jamhuriyar Nijar yayin da ake shirin tarbar gawar a Birnio
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari