Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
'Yan sanda sun kama Muttaka Garba da Yusuf Usman kan yin garkuwa da kashe wani yaro, Salihu Sadi a Dankama, inda suka nemi fansa Naira miliyan 25 kafin kashe shi.
Ƴan bindiga sun kai hari asibitin Kankara da ke jihar Katsina inda suka harbi wani likita tare da yin garkuwa da wasu mutane 5. Jami'an tsaro sun bi bayan miyagun.
Jihohin Kudu maso Yamma na tunkarar barazanar tsaro daga ‘yan bindiga da mayakan ISWAP yayin da DSS ta kama mutum 10 da ake zargi da ta’addanci a shiyyar.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce 'yan ta'adda sun fito da salon garkuwa da mutane ta yanar gizo da sunan soyayya, musamman ga mata. Suna tura kudi ga mutane.
Fitinannun 'yan bindiga karkashin jagorancin Bello Turji sun bi dare wajen kai hari kan masallata dake tsaka da sallar isha a jihar Zamfara, an sace jama'a.
'Yan bindiga sun wani manomi a Benuwai bayan sun karɓi N5.4m kuɗin fansa. Mazauna Akor sun tsere saboda tsoron karin hare-hare. ’Yan sanda sun ce ba su da bayani.
Rundunar 'yan sanda ta gwabza da 'yan ta'adda a jihohin Nasarawa, Benue da Bayelsa. An kashe 'yan bindiga a Benue, an ceto mutane a Nasarawa da makamai a Bayelsa
Masu garkuwa da mutane sun sace Farfesa John Ebeh a kofar gidansa, sun kira danginsa suna neman kundin fansar Naira miliyan 10 bayan sun tsoratar da jama'a.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari