Manyan Labarai A Yau
Wani dan shekaru 55 ya magantu kan dalilin da yasa ya saki matansa uku a rana daya. Mutumin ya ce ya gaji da su sannan ya fallasa munanan dabi’unsu a intanet.
Jigon jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya yi magana kan batun dakatarwar da aka yi Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar na wata shida.
Wata mata mai shekara 42 a duniya wacce ta kamu da soyayyar matashin da ta girma da shekara 20, ba ta ji da daɗi ba a hannun iyayensa bayan ya gabatar da ita.
Pa Michael Taiwo Akinkunmi, wanda ya kirkiri tutar Najeriya ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Daya daga cikin ‘ya’yansa ne ya sanar da labarin mutuwarsa.
Nahiyar Afirika ta sake samun wani juyin mulki bayan sojoji sun kifar da gwamnatin shugaban ƙasar Gabon, Ali Bongo Ondimba. Legit.ng ta yi rubutu kan Bongo.
Sojojin da suka kifar da gwamnatin Shugaba Ali Bongo a ƙasar Gabon, sun cafke ɗan shugaban ƙasar. Sojojin sun cafke ɗan shugaban ƙasar ne bisa wasu zarge-zarge.
Masu goyon bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Gabon sun fito tituna don yin murna. An gano mutane cikin farin ciki don sojoji sun karbe mulkin Ali Bongo.
Allah ya yi wa mahaifiyar shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano kuma babban jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Abba El-Mustapha rasuwa.
Shugabannin ƙananan hukumomi a jihar Ogun sun duƙa a gaban gwamna Dapo Abiodun, domin neman afuwarsa bayan ɗaya daga cikinsu ya rubuta wani ƙorafi a kansa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari