Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin tarayya a ranar Lahadi, 1 ga watan Oktoban 2023, ta sanar da ƙarin albashi da rabon tallafin kuɗi bayan ta kammala ganawa da ƙungiyar NLC.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi wa Shugaba Tinubu shaguɓe kan kan takardun bayanan karatunsa na jami'ar CSU.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce zanga-zangar ma’aikata kan tsige shugabannin hukumomi a Abuja baya damunsa domin dai abun da yake aikatawa shine daidai.
Shugaban kasa Tinubu ya amince da Karin albashin wucin gadi na N35,000 ga ma’aikata a dukkan mataki. Shugaban ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila ne ya sanar da hakan.
Shugabannin kungiyar kwadago na cikin ganawa mai muhimmanci da tawagar gwamnatin tarayya a fadar shugaban kasa gabannin shirin shiga yajin aikin gama gari.
Kungiyar kwadago ta yi kira al'ummar Najeriya da su shiga cikin tattakin neman yanci, inda ta dage cewa za ta shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Talata.
Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu kan hauhawan farashin gas din girki wanda ya kai N1,000 kan kowace kg bayan yan kasuwar fetur da gas sun yi gargadi.
Wata karamar yarinya da aka tsinta a bola watanni da suka gabata ta fara zuwa makaranta. Dan Najeriya da ke kula da yarinyar ne ya yi Karin bayanin a Twitter.
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sake gayyatar ƙungiyoyin ƙwadago na ƙasa domin tattaunawa da kan yajin aikin da suke shirin farawa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari