Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirinta na ba iwa magidanta miliyan 15 tallafin kudi N75,000 ta ma’aikatar jin kai da yaki da talauci. Za a raba kudin a watanni 3.
Kakakin shugaban kasa, Temitope Ajayi, ya yi ikirarin cewa shari’ar da Atiku Abubakar ke yi da shugaban kasa Bola Tinubu a kotun Amurka bai da inganci.
Majalisar dattawa ta tabbatar da zabin Balarabe Abbas Lawal (Kaduna), Dr Jamila Bio Ibrahim (Kwara) da Ayodele Olawande (Ondo) a matsayin ministoci.
Wata mata dauke da juna biyu ta yi fice a dandalin TikTok bayan an yada bidiyonta tana motsa jiki. Mutane da dama da suka ga bidiyon sun yi mata fatan sauka lafiya.
An samu nasarar farfaɗo da Balarabe Abbas Lawal, wakilin jihar Kaduna domin zama minista bayan ya kife lokacin da ake tantance shi a majalisar dattawa.
Wani bidiyo da ke nuno wani mutumi a cikin otel tare da wata yar wada ya yadu a soshiyal midiya kuma ya haifar da martani sosai daga masu amfani da soshiyal midiya.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya yi sabbin naɗe-naɗe na hadimai waɗanda za su taimaka masa wajen gudanar da gwamnatinsa duk da ya kusa sauka.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani matashi ya yi awon gaba da shagon da kerawa budurwarsa bayan sun rabu. Mutane sun yi cece-kuce.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutsinma a jihar Katsina inda suka yi awon gaba da ɗalibai mata guda biyar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari