Manyan Labarai A Yau
Fadar shugaban ƙasa ta ɗora alhakin halin da dimokuraɗiyyar ƙasar nan take ciki a kan tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, inda ta ce shi ya kawo ta ƙasar nan.
Wani dan Najeriya ya maganatu kan yadda ya tsinci kansa yana kwana a karkashin gadar Oshodi da ke jihar Lagas bayan ya shafe shekaru 21 a Amurka.
Muhammadu Buhari a hirarsa ta farko tun bayan saukarsa daga karagar mulki kimanin watanni shida da suka gabata, ya ce baya kewar barin kujerar shugabanci.
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya lisaafo wasu abubuwa guda huɗu da ya Jonathan ya yi waɗanda wataƙila ba za a sake maimauta su ba.
Ga jerin jihohin da APC, PDP, LP da sauran jam’iyyu ke iko a cikin su bayan zaben gwamnoni da aka gudanar a ranar 11 ga watan Nuwamba a Imo, Kogi da Bayelsa.
Alƙalin babbar kotun Legas da ke a birnin Legas, ya nuna damuwarsa kan yadda wasu mutane suke birne masa layu a harabar kotunsa. Alƙalin ya ja musu kunne.
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da jiga-jigan jam’iyyar NNPP. Gwamnatin Abba Gida Gida za ta fara gina gadojin sama da biyan fansho a watan Nuwamban nan
Sakataren jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Olaposi Oginni, ya bayyana yadda Kwankwaso ya jawo kotu ta tsige gwamna Abba Kabir Yusuf.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan makomar Gwamna Fintiri a kotun ɗaukaka ƙara da kotun ƙoli.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari