Malaman Makaranta
Emmanuella Mayaki wata ‘yar Najeriya ce mai shekara 13 da haihuwa da za ta fara karatu a jami’a, za tayi digiri a komfuta a jami’ar Mary Baldwin da ke Amurka.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya ce gwamnatinsa ta yi alkawarin daukar malaman makaranta 5,000 don inganta ilimi a jihar, za a fara karatun rana.
A karshen makon jiya wasu daga cikin daliban makarantar FGC Yauri da aka yi garkuwa da su, sun kubuta. Iyaye sun dauki kwanaki su na sasantawa da 'yan bindiga.
Mai shekara 15 ya tashi da kusan maki 340 a JAMB watau jarrabawar UTME 2023, saura kiris ya kure makin da ake iya samu a darasin lissafi domin ya tashi da 99.
Wasu jami’an gwamnatin tarayya sun yi karar Nasir El-Rufai a kotu saboda ya rusa sashen makarantar FGC Malali, zai fallasa dalibai da malamai ga rashin tsaro.
Wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Kwara, Amina Tajudeen, ta yanke jiki ta rasu a cikin aji. Lamarin ya faru ne ana kwana guda kafin bikin rantsar da sabbin dalibai
Gidauniyar Abdul Samad Rabiu Africa initiative ta tallafawa wasu makarantu da Naira biliyan 22. Jami’o’in da za su amfana sun hada da Uni Uyo, Uni Jos, UniLagos
Wasu dalibai sun yi abin da bai dace ba, sun yiwa malamin jami'a isgili a lokacin da ya shigo da wata motarsa cikin jami'a. Sun ce bata musu kyaut ba ko kadan.
Gwamnatin Nasiru El-Rufai a jihar Kaduna ta dawo da malamai 1,288 na makarantun firmare da aka kora a jihar kan faduwa jarrabawar cancanta wata 10 da suka wuce.
Malaman Makaranta
Samu kari