
Tukur Buratai







Babban hafsan rundunar sojojin kasa na Najeriya, Laftanal Janar Yusuf Buratai, ya ce dakarun rundunar soji sun kasahe mayakan kungiyar Boko Haram da takwarorins

An yi wata gwabzawa tsakanin Sojoji da 'Yan Boko Haram a Garin Baga. A sanadiyyar wannan karo, an yi raga-raga da ‘Yan ta’adda har 20 inji Janar John Enenche.

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya jajanta wa shugaban hafsin sojan Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai a kan rasuwar mahaifiyarsa, Kaka.

Kwalliya ta na cigaba da biyan kudin sabulu a atisayen KANTANA JIMLAN, wanda rundunar soji ta kirkira a karkashin atisayen LAFIYA DOLE domin karasa murkushe rag

Shugaban rundunar sojin Najeriya, Tukur Buratai, ya yi kira ga dakarun soji a kan su nuna sadaukantakarsu yayin yakar Boko Haram. Wannan kiran ya biyo baya ne b

Shugaban kwamitin Sojan kasa a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume ya bayyana komawar babban hafsan Sojan kasa, Tukur Yusuf Buratai jahar Borno ya yi daidai.

Shugaban rundunar sojin Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai ya koma yankin Arewa maso gabas din kasar nan don jagoràntar yaki da 'yan ta'adda. Legit.ng ta ru

Mun ji cewa Dakarun Sojojin Najeriya za su maida Boko Haram tarihi kwanan nan. Tukur Buratai ya fadawa Dakarun Najeriya su fara shirin ganin karshen Boko Haram.

Babban hafsan Sojan kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya bayyana cewa sun daina bayyana irin shirin da suka tanadar ma kungiyar ta’addanci ta Boko Haram,
Tukur Buratai
Samu kari