Matawalle
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana cewa tun kafin ya zama gwamnan jihar Zamfara ya siyo da yawa daga cikin motocinsa da aka kwace masa.
Tsohon gwamna Matawalle ya ce an masa sata a gida, don haka 'yan sanda suka nemi ya kawo hujjar da ke tabbatar da an masa sata kuma da gaske an masa satar.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya yi zargin cewa gwamnatin jihar Zamfara ta tafka masa sata a gidajensa wajen ƙwato motocin da tace ya sace.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kawo karshen kace-nace kan yawan adadin motocin da 'yan sanda suka kwamuso daga gidan tsohon gwamna Matawalle, ta ce guda 40 ne.
Jami'an rundunar yan sanda sun kwato wasu manyan motoci daga gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, da ke Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta musanta cewa tsohon gwamna Matawalle bai bar ko sisi ba a asusun jihar. APC tace ya bar N20bn.
Akwai sabon rikici da ya kunno kai tsakanin tsohon gwamnan APC da sabon gwamnan PDP a jihar Zamfara inda Lawal ke ci gaba da kwancewa Matawalle zani a kasuwa.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya bayyana yadda tsohuwar gwamnatin Matawalle ta siyo manyan motoci na alfarma na biliyan N2.79bn amma ko ɗaya bai bari ba.
Sabon Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare ya zargi Bello Muhammad Matawalle da barin gidan gwamnati da kayan al’umma, ya ce an tsere da motoci da kayan gwamnati
Matawalle
Samu kari