Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kar ya bari gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bar kasar nan.
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Zamfara sun gudanar da Salloli na musamman domin neman Allah ya kawo mu su ɗauki, saboda rashin biyan su albashi da aka yi.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
A ranar Lahadi, 23 ga watan Afrilu, Gwamna Bello Mohammed Matawalle na jihar Zamfara ya mayar da Alhaji Aliyu Garba Marafa a matsayin sarkin Birnin Yandoto
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle, na APC, ya fawwalawa Allah komai yace ya amince da kayen da ya sha a zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar...
Bayan sanar da sakamakon zaben gwamna da aka yi a jihar, gwamnatin Zamfara ta sanya dokar hana fita daga wayewar gari zuwa dare a jihar don hana tashin hankali.
Shugaban kamfen Bola Tinubu a Arewa maso Yamma watau Gwamna Matawalle Ya fadi zabe. Lawal Dare ya samu kuri’u 377,726, Bello Mohammed Matawalle yana da 311, 976
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, yayi kira ga babban bankin Najeriya (CBN) kan ya tabbatar kuɗi sun wadata domin rage raɗaɗin da ƴan Najeriya ke ciki.
Wasu rahotanni da ke shigo mana yanzu haka sun nuna cewa shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu, da gwamnoni uku sun zauna da Abubakar Malami a birnin Abuja.
Matawalle
Samu kari