Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana irin yadda Abdulrasheed Bawa, ke shiga harkokin cin hanci da rashawa, ya ce ya taba neman ya ba hi wasu kudi.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ta bakin mai magana da yawunsa, Mista Zailani Bappa, ya ce a halin yanzu ba zai ce komai ba kan zargin EFCC ke masa.
Gwamnatin tarayya ta maida martani ga kalaman gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle, wanda ya nemi EFCC ta fara bincikar ministoci da hadiman shugaba Buhari.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta ce tana binciken gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle bisa zargin sama da fadi na N70bn a lokacin mulkinsa.
Ana musayar kalamai bayan Bello Matawalle ya fadawa EFCC ta binciki Ministoci da manyan Aso Rock. Hukumar ta ce za ta soma binciken Gwamnoni da za su bar mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kar ya bari gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bar kasar nan.
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Zamfara sun gudanar da Salloli na musamman domin neman Allah ya kawo mu su ɗauki, saboda rashin biyan su albashi da aka yi.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
A ranar Lahadi, 23 ga watan Afrilu, Gwamna Bello Mohammed Matawalle na jihar Zamfara ya mayar da Alhaji Aliyu Garba Marafa a matsayin sarkin Birnin Yandoto
Matawalle
Samu kari