Matawalle
Wasu 'yan Arewa sun soki Bola Tinubu da cewa bai zabo masu wakilai na kwarai ba, an ce daga Kudu an dauko kwararru da su ka san aiki, an taro tarkace a Arewa.
Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun yi barazanar auren 'yan mata hudu da ke hannunsu idan har iyayensu ba su biya kudin fansa N12m nan da mako daya ba.
Bello Matawalle, tsohon gwamnan Zamfara ya kara kokarin kwace mulki daga hannu gwamna Dauda Lawal a gaban kotun zaɓe, ya gabatar da shaidu 19 ranar Jumu'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa ya gaji gwamnati ba tare da samun ko sisin kwabo ba a lalitar gwamnatin jihar, bayan tulin bashi a jihar
An kori manyan sakatarorin gwamnatin Zamfara, kuma an tsaida wasu cikin shugabannin gargajiya. Gwamna Dauda Lawal Dare ya soke matakan da gwamnatin APC ta dauka
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
Bello Matawalle ya yi wa Zamfara kar-kaf, ya bar ma’aikata babu albashi, amma ya na rabon kudi. Shugaban APC ya ce ya raba masu N200m domin ayi hidimar sallah.
Jigo a jam'iyyar APC kuma tsohon sakataren gwamnatin jihar Zamfara, Farfesa Abdullahi Shinkafi, ya riga mu gidan gaskiya a birnin tarayya Abuja a ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa akan basussuka yake tafiyar da harkokin mulkin jihar Zamfara. Hakan a cewarsa ya samo asali ne daga.
Matawalle
Samu kari