Jihar Legas
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Wani basarake ya rasa ransa bayan wata babbar mota ta murkushe shi har lahira a Sango Ota da ke jihar Ogun, Oban ya rasa ransa yayin saukowa daga adaidaita sahu
Babbar kotun tarayya mai zama a Ikoyi, jihar Legas ta ba da belin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, kan naira miliyan N20.
Tsohuwar mataimakiyar gwamnan jihar Legas, Alhaja Sinatu Ojikutu ta bayyana cewa fushin da Allah ke yi da 'yan Najeriya ne ya janyo aka shiga halin da ake ciki.
Wasu ƙananan yara guda biyu sun riga mu gidan gaskiya a jihar Legas bayan katanga ta rufto akan gidansu a dalilin ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka yi.
Bayan cire tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayu, man fetur ya yi karanci a kasar kafin daga bisani ya yi tsada yadda 'yan kasar ba sa iya siya.
JIhohi biyar ne hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta bayyana cewa sun fi kowace jiha a Najeriya sayen kayayyakin abinci da tsada. Cikin jihon akwai jihar Kwara.
Babban mai kula da majami'ar Redemption Christian Church of God RCCG,Rabaran Fasto Enoch Adeboye ya musanta zargin cewa ya na amfani da kwankwamai a majami'arsa
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Jihar Legas
Samu kari