Jihar Legas
Magidanci ya maka matarsa a kotu bayan ta lakada masa duka har sai da mijn ya suma, ya ce matar daman ta saba cin zarafinsa kullum akan abinda bai kai komai ba.
Wani mai haya ya maka mai gidan da yake haya, Ganiu Tajudden a kotu bisa zargin watsar masa da kaya da ya yi ba tare da ya ba shi lokaci ba, ya ce abi kadunsa.
Wata yarinya a Najeriya ta koka kan yadda tayi tafiya mai dogon zango daga Jos har jihar Lagos don kai ziyara wurin saurayinta, ta ce ko sisin kobo bai bata ba.
Wani dan Najeriya ya wallafa wani faifan bidiyo tare da Wales Morgan in da yake nuna dankareren gidan da yake biyan kudin haya har 2m, ya koka kan rashin ruwa.
Mataimakiyar gwamna ta farko a Najeriya Hajiya Sinatu OJikutu ta yi amai ta lashe kan ikirarin da ta yi na cewar za ta bar Najeriya in Tinubu ya ci zaben shugab
Rahoton da ke shigowa yanzu haka ya nuna cewa shararriyar kasuwar nan ta ƙasa da ƙasa da ke Ojo a Legas ta kama da wuta, jami'an kashe gobara suka dira wurin.
Wata kotu da ke zamanta a Sabo a yankin Yaba a jihar Legas ta bada belin shugaban kabilar Ibo mazauna Ajawo a jihar, Fredrick Nwajagu wanda ya yi barazanar.
Wata mata mai suna Fatima Abdul Rahman 'yar kimanin shekaru 42 da haihuwa ta kashe kishiyarta mai suna Adizat Abdul Rahman wacce take ɗauke da juna biyu a Legas
Jami'ar jihar Legas ta yiwa dalibai gata yayin da ta kawo kekuna domin dalibai su ke hawa suna yawo a cikin jami'ar ba tare da wata matsala ta yawo ba a haraba.
Jihar Legas
Samu kari