Jihar Legas
Alkali a kotun majistare da ke zamanta a Surelere, Legas a ranar Juma'a ya yanke wa wani Ibrahim Salisu hukuncin daurin watanni shida saboda satar kayayyakin da
Alkalin kotu ya nemi Fami Fani-Kayode da biya kudin tara saboda kin halartar kotu kan zargin da ake masa na yin sama da fadi da wasu makudan biliyoyi, wanda EFC
An gurfanar da wani mutum mai suna Samuel Jacob, a gaban alkalin kotun Majistare da ke Badagry a Legas, a ranar Talata, kan tuhumarsa da cije 'dan yatsarsa ya k
Bola Tinubu, jigon jam'iyyar APC, ya ce Allah ne kadai zai iya hukunta lokacin da karshen rayuwarsa zai zo,Tinubu ya ce da farko ya tsorata, yanzu kuwa ba haka.
Wani shahararren dan Najeriya ya bayyana illolin kundin tsarin mulkin Najeriya, ya ce sam kundin bai da ma'ana kuma tislata mana shi aka yi. Ya ce Buhari ya sau
Jagoran jam'iyya mai mulkin Najeriya, APC, Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya bayan kwashe dogon lokaci yana jinya a birnin Landan na ƙasar Birtaniya.
Mudashiru Obasa, Kakakin majalisar jihar Legas, ya yi alkawarin cewa majalisar jihar za ta cigaba da goyon bayan yakin da ake yi da shan miyagun kwayoyi a jihar
Tsohon ministan ayyuka a tarayyan Najeriya, Adeseye Ogunlewe, ya bayyana cewa nan da yan kwanaki za'a ƙaddamar da tawagar yaƙin neman zaɓen Tinubu a jihar Legas
'Yan ta'addan IPOB sun kone gidan hadimin gwamnan jihar Legas a can kauyensu. Ya bayyana yadda CCTV ta dauki yadda suka zo suka kone gidan nasa a garin Nnewi.
Jihar Legas
Samu kari