Jihar Legas
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bar birnin Legas a ranar Lahadi, 2 ga watan Yuli, zuwa Abuja, bayan shafe kwanaki 4 yana hutun babbar sallar Idi a Legas
A ranar Alhamis, 29 ga watan Yuni, gwamnatin jihar Edo ta sanar da cewar za ta karrama Aminat Yusuf, dalibar da kafa tarihin da ba'a taba ba a jami'ar LASU.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda Bola Ahmad Tinubu, shugaban Najeriya ya kai ziyara ga Oba na Legas a fadarsa. Wannan na zuwa a zamansa da yake a Legas.
Yanzu muke samun labarin yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ke ganawar sirri da daya daga cikin shugabannin kasashen Afrika. Yana ganawar ne a Legas.
Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo ya gana da takwaransa na jihar Lagas, Gwamna Babajide Sanwo-Olu kan rikicin Inyamurai yan kasuwa da Yarbawa a jihar Lagas.
Wani matashi wanda ya kasance makaho mai suna Waziri Oluwatomi Ahmed ya bayyana yadda ya samu matsalar makanta lokacin da ya ke tuki, ya bawa makafi shawara.
Wata matashiyar yar Najeriya da ke zaune a Lagas ta nuna katafaren gidanta da darajarsa ya kai naira miliyan 250 sannan ta ce tana son komai game da ginin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan gaba Nageriya zata samu zaman lafiya da kwancuyar hankali, saboda haka akwai buƙatar kowa ya sadaukarwa da hadaya.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya bayan shafe kwanaki a kasashen faransa da Landan, ya sauka a jihar Legas domin yin Sallah a gida
Jihar Legas
Samu kari