Jihar Legas
'Yan sandan jihar Legas sun ce sun kama mutane 12 da ake zargi da hannu wurin kashe babban sufritandan yan sanda Kazeem Abonde a unguwar Ajao da ke jihar. Rahot
HURIWA ta yi kira ga shugaban kasa Buhari da ya kora, kama tare da gurfanar da ministan yada labarai, Lai Mohammed, kan karyar da ya zabga a rikicin EndSARS.
Ana fargabar bayin Allah da dama sun mutu sakamakon fashewar butalin iskar gas da ya faru a Ojekunle Street, Papa Ajao Legas a safiyar ranar Talata. Jaridar The
Jihohin Arewa an san su da noma, duk da haka ake samun yawaitar tsadar abinci. A wasu jihohi uku na Arewa, an samu tsadar abinci fiye da Legas da wasu jihohin k
Kwamitin binciken da gwamnatin jihar Legas don tattaunawa da wadanda yan sandan SARS suka ci zarafinsu ta sakin jerin sunayen wadanda aka hallaka ko aka jiwa.
Kwamitin bincike da gwamnatin jihar Lagas ta kafa domin tattauna lamarin wadanda jami'an SARS suka ci zarafinsu ya gabatar da rahotonsa a ranar jiya Litinin.
Kwamitin binciken da gwamnatin jihar Legas don tattauna da wadanda yan sandan SARS suka ci zarafinsu ta sakin rahoton bincikenta kan kashe matasan da akayi.
Wani daga cikin wadanda suka samu nasarar tsira yayin da ginin bene mai hawa 21 na Ikoyi ya rushe ya bayar da bayani akan yadda lamarin ya auku, bisa ruwayar Pr
Wani ɗan.majalisar dokokin jihar Legas, Jude Idimogu, ya yaba wa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, bisa hakurinsa wajen gudanar da zaɓe ingantacce a idon kowa.
Jihar Legas
Samu kari