Jihar Legas
Wani mutumi mai sana'ar hannu a jihar Legas ya shiga komar yan sanda bayan tsohuwar matarsa ta kai shi ƙara bisa zargin ya yi wa ƴarsu ɗaya tilo ciki har sau 2.
Wani matashi dan shekara 30 mai suna Husseini Lawal wanda ya bar Abuja ranar 9 ga watan Maris don nuna goyon baya ga Asiwaju Bola Tinubu ya isa birnin Ibadan.
Kotun laifuka na musamman dake jihar Legas ta yankewa Ogbulu Chidinma Pearl hukuncin daurin watanni 27 a gidan gyara hali. A ranar 4 ga Maris, Pearl ta raba jar
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kuma shugaban jam'iyyar, ya bada gudunmawa ga wata jami'a a Najeriya, inda ya ce yana son a gina wane sashe a cikinta
Mutumin mai shekaru 44, duk da cewa yana da nakasa, ya kera tare da habaka wata wayar salula da ya kira Chelsea Mobile Mate 40 Pro kuma abin daukar hankali.
Babbar kotun jihar Legas dake zamanta a Tafawa Balewa Square (TBS) ta wanke matar aure, Mary Alilu, da kisan mijinta, Kingsley Perewe, ta hanyar yi masa yankan.
Wani dan Najeriya mai suna @Letter_to_Jack a Tuwita ranar Laraba, 23 ga Maris, ya bayyana wata budurwa mai suna Ashiru Dupe Adedayo, wacce ta gudu da kudin maig
Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 12:45 na rana, kamar yadda wasu masu aikin ceto a yankin suka bayyana, kamar yadda rahotanni daga majiyoyi masu tushe.
Wani mabaraci ya jefa mutane da dama cikin tsananin mamaki bayan an kama shi da bandir-bandir na nairori a jakunkuna. An kasa gane inda ya samu irin kudaden.
Jihar Legas
Samu kari